Shirinmu na yau zai tattauna ne da Farfesa M. K. Yakubu, Shugaban Cibiyar Binciken Fasahar Fatu (NILEST) da ke Zariya, inda zamu duba gudumawar sashin ga tattalin arzikin Nijeriya. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 16/3/2022 ta wallafa. Muna kuma da Labarun Wasanni.