Shirin namu na yau zai duba irin tasirin da sabon Kamfanin Taki na Dangote zai iya yi wajen bunƙasa noma a Nijeriya. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 29/3/2022 ta wallafa. Haka nan akwai Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.